Thursday, 16 February 2017

An haifini a cikin garin Hadejia a Unguwar Tudun Mabudi a shekara ta 1990,a gida mai lamba 32 Kachallami na fara karatun Firamare a Model Science Primary School a garin Hadejia a shekara ta 1995-2003, na haarci makarantar Dutse Model International  Dutse Jigawa  State a shekara ta 2003-2006 daga nan Kammala makarantar  a  Imam Bukhari International School a garin Ogbomoso da  Jihar Oyo  shekara ta 2006-20009, halarci makarantar na halarci Binyaminu Usman College of Agriculture Hadejia Yadda nayi karatun Diploma akan Computer Domin kare kaina Na halarci makarantar koyon Computer Wanda Gwamnatin Jiha ta bude kar kashin  Jigawa State Ministry of Education , Science & Technology a shekara 2007 zuwa 2008 inda na samu certificate akan Information & Data Processing.

Wanda haka ya bani dama inke dan buke na har takai na samu bude Internet Café mai suna Tokari Cyber Café Hadejia a shekara ta 2011 Har izuwa yanzu.

No comments:

Post a Comment